Skip to main content

Wani Matashi Mai Shekara 27 Zai Kai Iyayensa Kotu Saboda Sun Haife Shi

  A wani Al’amari me kama da almara wanda amihad.com taci karo dashi. Wani matashi mai shekara 27 zai kai iyayensa kotu saboda sun haife shi.

 dan adam. Mutane da dama suna shan wahala. Idan ba dan adam a duniya, dabobbi da ita kanta duniyar za su kasance cikin farin ciki.”





Shekara daya da ta wuce, ya hada wani shafi a Facebook mai suna “Nihilanand,” wanda ke dauke da hotunansa dauke da gemu na karya, ya rufe fuskar sa, da kuma sakwanni irin na akidarsa da ke kyamatar haihuwa.




Mista Samuel ya shaida cewa ya fara irin wannan tunanin nasa tun yana dan shekara biyar.




Ya ce “Wata rana ina yaro, abin duniya ya dame ni kuma ba na so na je makaranta amma iyaye na suka matsa sai na je.




Sai na tambaye su: Me ya sa suka haife ni?’ Maihafi na bai da amsar da zai ba ni, sai na yi tunanin da ya amsa tambaya ta da ba zan ci gaba tunani haka ba.”




A lokacin da wannan akidar ta yi kamari a zuciyar Samuel, sai ya fito fili ya bayyana wa iyayensa irin wannan tunani nasa.




Ya ce iyayensa dukkansu biyu lauyoyi ne kuma a lokacin da ya bayyana masu abin da ke cikin zuciyarsa, sun yi na’am da wannan batu.


Mahaifiyarsa ta ce dama a ce ta hadu da shi kafin ta haife shi, da ba ta haife shi ba kuwa, domin lallai akwai hanakali a cikin wannan tunanin nasa.




Mista samuel ya ce mahaifiyarsa ta ce masa tana da kananan shekaru a lokacin da ta haife shi kuma ba ta san cewa akwai yadda za ta yi ba.




Amma abin da Samuel yake cewa, kowa yana da yadda zai yi a duniya.




A cikin wata sanarwa da mahaifiyarsa ta fitar watau Kavita Karnad Samuel ta bayyana cewa “na ji dadi da yaro na ya girma kuma ya zama bai da tsoro, kuma yana tunaninsa ba tare da wani ya tursasa ma sa ba, ina fata zai samu farin ciki a wannan hanyar da ya dauka.”




Mista samuel dai ya ce wannan mataki da ya dauka na kai iyayensa kotu ya yi hakan ne a kan tuna cewa ta haka ne duniya za ta zauna lafiya ba tare da bil’adama a cikin ta ba.




Shafinsa na Facebook ya ja hankali inda ya samu tsokaci da dama. Wasu sun yaba yayin da masu adawa da shi suka ce ya je ya kashe kansa ya huta da wahalar duniya.




Wasu masu adawa da matakinsa sun ce ya yi haka ne domin neman suna a duniya.


Comments

Popular posts from this blog

YANZU-YANZU: Kutu Ta Baiwa Babban Bankin Nijeriya (CBN) Umarnin Gaggawa Kan Ta Saki Sabbi Da Tsoffin Kudade Domin Al'ummar Nijeriya Su Cigaba Da Amfani Da Su, Inda Tuni Umarnin Kotun Ya Isa Wurin Gwamnan Na CBNAna sa ran daga gobe za a saki kudade domin su soma walwala a hannun al'ummar kasa musamman talakawa da yardar Allah.

Kalli Yadda wani Saurayi Ya Yaudari Budurwa Da Rashin Lafiyarsa Yayi Zina Da Ita Lokacin Da Taje Dubashi

 Tofah Yana Da Kyau lyaye Suna Kula Da Lamarin 'Ya'Yansu A Wannan Zamani, Musamman Yam Matan Yanzu Da Samari Domin Gudu Shiga Tashin Hankalin Rayuwa. Kamar Yadda Muka Samu Wani Bidiyo Daga Shafin Rigar 'Yanchi, Wato Kungiyar Da Take Nemowa Hakkin Duk Mutumin Da Aka Cinyewa Hakkinsa Ko Kuma Aka Zalunta A Jihar Kano, Ta Bayyana Wata Bidiyon Budurwar Data Kawo Karar Saurayinta Bayan Yayi Mata Ciki. Acikin Bayanin Budurwa Ta Bayyana Cewa Saurayinta Ne Yace Mata Bashida Lafiya, Sai Tace Masa Toh Allah Ya Sauka, Sannan Yake Damunta Dacewa Dole Sai Tazo Ta Dubashi Amma Taki Yarda. Sai Daga Karshe Ya Shawo Kanta Tazo Kofar Gidansu Ta Tsaya, Sai Ya Fito Yace Su Shiga Daga Ciki, Anan Ma Bata Yarda Ba Har Dai Ya Samu Tashiga Cikin Gidan Kuma Dakinsa, Yayi Mata Fyade. Bayan Faruwar Wannan Lamari Da Kamar Wata Daya Sai Ta Fara Jin Yanayinta Yana Chanjawa Daga Karshe Aka Gano Cikine Da ita, Aka Bidiye Mahaifan Saurayin Domin Jin Tabakinsu, Har Dai Abun Yakai Ga Ana Zuwa Wajen 'Yan Sa...

Wallahi a wannan yanayin da ake ciki Miliyan 50 tafi min Aljanah Aliyu Naziru

 Wani matashi mai suna Aliyu Naziru ya bayyana a shafinsa na sada zumunta cewa "A wannan lokacin da ake ciki yafi son Naira Miliyan 50 a kan Aljanah" Kunji fa ko kuna tare da wannan ra'ayi na Aliyu?