Skip to main content

Masha Allah Jarumi Hamisu Breaker Yayi Auren Sirri Tun Watannin Bakwai Da Suka Wuce

 A Kishin Kishin Labarin Da Ya Zo Mana Yanzu Shine Hamisu Breaker Yayi Auren Sirri Tun Watannin Bakwai Da Suka Gabata Kamar Yadda Muka Samu Wani Bayani Daga Tashar Kudin Shahara Dake Kan Manhajar YouTube.


Tashar Sun Bayyana Abubuwa Guda Uku Da Suka Sa Mutane Suka Gaskaka Maganar Auren Inda A Farko Wani Na Kusa Da Hamisu Ya Bayyana Cewar Mawakin Ya Sayi Sabuwar Mota Inda Ya Bawa Matarsa Tsohuwar Motartasa Wadda Hakan Yasa Muke Tunanin Daman Hamisu Yayi Aure


Na Biyu Kuma Kan Maganar Tattaunawar Hadiza Gabon Tayi Da Rukayya mousa Kan Saurayin Mawaki Da Ya Yaudaraita Wadda Sanadiyyar Hakan Yasa Mutane Yin Tsokaci Cewar Shida Ya Rigada Yayi Aure Miye Na Maganar Ya Yaudareta Wadda Mutane Da Yawa Ne Suka Fada Hakan

DAGÀ Shafin Dokin Karfe TV Labarin da ke shigowa Ofishinmu na Jaridar Dokin Karfe TV da d’umi-dumi yanzu-yanzu, wata majiya mai tushe ta tabbatar mana da cewa fitaccen mawakin Hausa, Hamisu Breaker Dorayi ya yi aure cikin sirri tsawon watanni bakwai da su ka wuce. 


Hamisu Breaker, babban mawaki ne mai rere wakokin soyayya masu ratsa zuciya cikin harshen Hausa, wanda ko da a yan kwanakin da su ka gabata an yi ta cece-ku-ce akansa biyo bayan wasu kalamai da abokiyar sana’arsa wacce ta ke taka rawa cikin wakensa, Rakiya Musa ta yi cikin hira da Hadiza Gabon inda wasu ke zargin cewa da Hamisu Breaker din ta ke irin yadda ta siffanta tsananin soyayyar da ta ke yi wa wani mutum tun kafin ya samu daukaka.

Sai Abu Na Uku Da Shafin Dokin Karfe Suka Wallafa Wadda Mu Mun Yadda Da Shafin Yana Kawo Labari Na Gaskiya Inda Suka Bayyana Cewar


DA DUMI-DUMI: Shin Ko Kun San Cewa Mawaki Hamisu Breaker Ya Yi Aure Watanni Bakwai Da Su Ka Wuce ?


Comments

Popular posts from this blog

YANZU-YANZU: Kutu Ta Baiwa Babban Bankin Nijeriya (CBN) Umarnin Gaggawa Kan Ta Saki Sabbi Da Tsoffin Kudade Domin Al'ummar Nijeriya Su Cigaba Da Amfani Da Su, Inda Tuni Umarnin Kotun Ya Isa Wurin Gwamnan Na CBNAna sa ran daga gobe za a saki kudade domin su soma walwala a hannun al'ummar kasa musamman talakawa da yardar Allah.

Kalli Yadda wani Saurayi Ya Yaudari Budurwa Da Rashin Lafiyarsa Yayi Zina Da Ita Lokacin Da Taje Dubashi

 Tofah Yana Da Kyau lyaye Suna Kula Da Lamarin 'Ya'Yansu A Wannan Zamani, Musamman Yam Matan Yanzu Da Samari Domin Gudu Shiga Tashin Hankalin Rayuwa. Kamar Yadda Muka Samu Wani Bidiyo Daga Shafin Rigar 'Yanchi, Wato Kungiyar Da Take Nemowa Hakkin Duk Mutumin Da Aka Cinyewa Hakkinsa Ko Kuma Aka Zalunta A Jihar Kano, Ta Bayyana Wata Bidiyon Budurwar Data Kawo Karar Saurayinta Bayan Yayi Mata Ciki. Acikin Bayanin Budurwa Ta Bayyana Cewa Saurayinta Ne Yace Mata Bashida Lafiya, Sai Tace Masa Toh Allah Ya Sauka, Sannan Yake Damunta Dacewa Dole Sai Tazo Ta Dubashi Amma Taki Yarda. Sai Daga Karshe Ya Shawo Kanta Tazo Kofar Gidansu Ta Tsaya, Sai Ya Fito Yace Su Shiga Daga Ciki, Anan Ma Bata Yarda Ba Har Dai Ya Samu Tashiga Cikin Gidan Kuma Dakinsa, Yayi Mata Fyade. Bayan Faruwar Wannan Lamari Da Kamar Wata Daya Sai Ta Fara Jin Yanayinta Yana Chanjawa Daga Karshe Aka Gano Cikine Da ita, Aka Bidiye Mahaifan Saurayin Domin Jin Tabakinsu, Har Dai Abun Yakai Ga Ana Zuwa Wajen 'Yan Sa...

Wallahi a wannan yanayin da ake ciki Miliyan 50 tafi min Aljanah Aliyu Naziru

 Wani matashi mai suna Aliyu Naziru ya bayyana a shafinsa na sada zumunta cewa "A wannan lokacin da ake ciki yafi son Naira Miliyan 50 a kan Aljanah" Kunji fa ko kuna tare da wannan ra'ayi na Aliyu?