Skip to main content

Posts

Innalillahi 😭 Dan Allah Musa Ɗan'uwa Mubarak Leader Acikin Addu'armu Ya Hadu Da Jarrabawar… Allah Yakara Mana Lapiya Da Zaman Lafiya..

 Matashin Me Suna Mubarak Lawan Ibrahim Wanda Akafi Sani Da Mubarak Leader Allah Ya Jarrabeshi Da Iftila'in Konewa Da Ruwan Zafi A Fuskar Shi Yana Tsaka Da Aiki Da Motar Qugiya (Crane) Ruwan Lafirato (Radiator) Ya Watso Masa A Fusaka Sa6anin Yadda Mutane Suke Cewa Gobarace. Amman Zuwa Yanzu Allah Ya Saukaka Masa, Muna Fata Da Addu'ar Allah Ya Kara Kiyaye Da Karewa Yaka Lafiya Da Nisan Kwana Me
Recent posts

Kaija wannan karamar ya rinyar akai wa haka to kusani Duk wanda yayi yar wani Sai ammasa shiga kagani…

 Wata karamar ya rinya kenan wanda kowa yake ganin Dan da tarike a hannun ta ba na kowa bane na tane Domin kuwa idan ka duba hannun ta za kaga Alamun an saka mata abun Karin ruwa a hannu. Wannan Abu ya Bawa Jama'a da yawa mamaki domin kuwa wasu suna gani ai wannan ya rinyar batafi shekara Gama ba da Hai Hawa kwata kwata to Amma sai dai idan wada ce girmane batayi. Duda an ganta da karamin yaro idan aka ce, aure iya yan ta sukai mata tofa babu matsala domin Ada can baya ai Yara mata basa wuce shekara sha uku zuwa sha 14 Amma idan na haka ba kuwa. To duk wanda yayi iskanci da yar wani tofa Shima waji bine ayi da nashi ko yarsa ko kuma jikar sa kodai wani nashi na kusa dashi wanda tabbas bazai so ayi masa hakan ba wannan shine takai taccan labaran namu.

Ni Nakashe Mahaifiyata Da Hannu 😭, Budurwa Ta Tonawa Kanta Asiri Bayan Ta Cire Imani Ta Kashe Mahaifiyarta. Me Yakamata Ayimata?

 Ni Nakashe Mahaifiyata Da Hannu 😭, Budurwa Ta Tonawa Kanta Asiri Bayan Ta Cire Imani Ta Kashe Mahaifiyarta. Me Yakamata Ayimata ?

Kalli video😳Yadda aka kaiwa akuya dauki bayan maciji ya nanade ta.

 Assalamu alaikum a wani saban video da muka wallafa muku zakuga yadda wani matashi ya taimakawa wata akuya yayin da wani katon maciji ke kokarin halaka ta.  Yanzu yanzu muka samu video yadda lamarin ya faru, tabbas da ba’a kaiwa akuyar dauki ba da sai macijin ya halaka akuyar har lahira. Sai dai shi kansa makiyayin yasha wahala wajen kokarin kashe macijiyar duk da sun saba shiga daji. Kalli video kaga abin ban mamaki.  A wani labari da muke samu shine na maganar kudi da Gwamnoni jihar suka kai gwamanti tarayya kotu. Kawo yanzu jihohi 12 ne suka garzaya Kotun Koli suna neman kotun ta soke umarnin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na haramta amfani da tsoffin N500 da N1,000 da kuma tsawaita wa’adin tsohuwar N200.

An Samu Wani Hazikin Yaro Mai Shekera 12 Da Ya Haddace Alqura'ani Mai Girma A Katsina

 An samu wani hazikin yaro mai shekera 12 da ya haddace Alqura'ani mai girma a Katsina  Wani dan makarantar Firaimare mai suna Mahmud Mahmud daga garin Gangara na karamar hukumar Malumfashi ya haddace Alqura'ani mai girma yana da shekaru sha biyu (12) kacal a duniya.  Sakataren ilimi na karamar hukumar ta Malumfashi, Alhaji Musa Ibrahim Wanzamai ne ya jagoranci yaron tare da wasu.  sauran yaran daga karamar hukumar zuwa garin Daura inda aka gudanar da wata jarabawar zakulo yara yan baiwa da za a ba gurbin karatu a makarantar yan baiwa dake garin Minna jihar Neja. Makarantar dake Minna ta yi suna sosai wajen zakulo yara masu basira daga dukkan sassan kasar nan tare kuma da basu kyakkawan ilimi domin samar da cigaba mai dorewa ga ɗaukacin al'ummar Najeriya da ma duniya baki daya. 

innalillahi Mutuwar Kamal Aboki Ta Bar Mutane Chikin Wani Hali DaYa…

 innalillahi Mutuwar Kamal Aboki Ta Bar Mutane Chikin Wani Hali DaYa…  Wanda Ya Kasanche Mutum me kokarin aiwatar da Al,amuran sa chikin koyi da addinin islama Kuma ya tabbatar wa da mutane Hakan ne kafin Mutuwarsa kalli bidiyan

Yadda Aka Kama Kwarton Da Yayi Shigar Mata Ya Shiga Dakin Dalibai A Kano

 Wani kato yayi shigar mata yana kokarin shiga makwancin mata a FCE Kano, a lokacin da jami'an tsaro a makarantar suka sha jinin jikinsu cewa, wannan baiyi kama da tafiyar mata ba kuma damtsensa da kafafuwansa shima irin na maza ne.  Nan take suka tsareshi domin tuhumarsa, sai kuwa gashi hakan ta tabbata cewa, namiji ne yayi shigar mata, bayan dogon bincike sun mikashi ga hukumar 'yan sanda domin cigaban da tuhumarsa.