Skip to main content

Posts

Showing posts from February, 2023

Abunda Ya Kamata Kowa Ya Sani Game Da Tsoffin Kudi Daga Comr Abba Sani Pantami Bayan sanarwar da CBN ya bayar shekaran jiya na hana Bankuna karbar tsoffin kudi a yau shima shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya kara tabbatar da hakan amma ya bada umurnin a cigaba da karbar iya tsohuwar 200 kadai inda ya umurci 'yan Najeriya da su gaggauta su maida tsoffin kudaden su CBN. Kada ku manta CBN sun fara karbar tsoffin kudi tun a jiya Laraba sunce za su rufe karba daga gobe jumma'a. Kusan duk ko'ina an daina karbar tsoffin kudade sai wurare 'yan kadan wasu jihohin tuni ko'ina an daina karba, duk da umurnin da wasu gwamnonin jihohi suka bayar.Abunda ya kamata mu sani mu kuma kiyaye shine duk wanda kuka ga yana karbar tsoffin kudi to tabbas CBN zai kai su, CBN sunce daga gobe jumma'a za su rufe kuma bawai da zaran mutum yakai CBN a take zasu tura mishi kudin shi ba, dole sai sun dauki tsawon lokaci kafun su turawa Mutane kudin da suka kai wanda a kalla zai iya kaiwa makonni ko wata ko sama da haka. Sannan ya kamata mu sani duk umurnin da Gwamnoni suke bawa al-ummar jihohinsu na su cigaba da karbar tsoffin kudi, duk wanda ya karba ya tara su a wurin shi har CBN suka rufe daina karbar tsoffin kudi ya sani cewa fa babu wani gwamnan da zai chanja mishi kudinshi karshe dai sai dai asara tahau kanshi shi kadai don haka ya kamata mu kiyaye.

MUHAWARA: Daya Daga Cikin Manufar Buhari Ta Sauya Kudi A Cewarsa Shine Hana Sayen Kuri’u A Zaben 2023To shine wasu 'yan Nijeriya ke cewa me ya hana shugaba Buhari aiwatar da wannan tsari mai muhimmanci tun a 2019 lokacin da yake takarar neman zarcewa a mulki zango na biyu?Masu karatu me za ku ce?

YANZU-YANZU: Kutu Ta Baiwa Babban Bankin Nijeriya (CBN) Umarnin Gaggawa Kan Ta Saki Sabbi Da Tsoffin Kudade Domin Al'ummar Nijeriya Su Cigaba Da Amfani Da Su, Inda Tuni Umarnin Kotun Ya Isa Wurin Gwamnan Na CBNAna sa ran daga gobe za a saki kudade domin su soma walwala a hannun al'ummar kasa musamman talakawa da yardar Allah.

Innalillahi Kalli yadda asirin Yan kannnwood ya tonu yayi da suke Shirin wani film

Innalillahi Kalli yadda asirin Yan kannnwood ya tonu yayi da suke Shirin wani film wannan dai dakuke gani bakowa bane illa shararren Dan kannnwood Wanda aka bawa Sarkin kannnwood din wato Ali nuhu wannan dai ba matarsa bace Kuma Kinga yadda ta kwanta akan cinyar sa shi Kuma hadda dariya idan Kuma mutane suka fito sukai maganar cewa basuda tarbiyya sai suce ai Daman an tsane to Kuma Jama,a ga zahirin abinda suke Alla yasa mu dace

Kalli Yadda Karima Izzar So Ta Bayyana Ya Dena Film Ita Aure Zatayi Ta Huta Da Zancen mutane MarriageLifeTabbas wannan magana haka take yanzu haka aure zanyi nadena harkar film wannan shine wanda zan aura mutane akoda yaushe suna turomin sakonni shin dagaske ne auren zanyi tabbas wannan gaskiyane saboda haka "yan uwana Muslims ina barar Addu'ar ku dan allah duk wanda yaga wannan sako yatura group 5 sannan yai follow din wannan page🖕 saboda wasu sugani nagode🙏

Kalli Yadda Ake Fada Tsakanin Atiku Abubakar Da Yarabawa Sunce Bazai Samu Kuri Arsu Ba Kada Atiku Abubakar Ya Yi Tsammanin Samun Goyon Baya Daga Al'ummar Arewa A Zaben 2023, Cewar Kungiyar 'The Concerned Leaders for Northern Future'Daga Bala Muhd KbrShugabannin Arewa sun fusata, sun ce Atiku mayaudari ne, ya kamata ayi watsi da batun sa baki ɗaya.Wata ƙungiya mai suna The Concerned Leaders for Northern Future, bayan fitowar ta daga wani taro a Kano a yammacin Lahadi, ta bayyana alƙawarin da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party, Atiku Abubakar ya yi na sakin shugaban ƙungiyar ta’addanci, Nnamdi Kanu ba tare da wani sharaɗi ba a matsayin yaudara.Shugabannin Arewa da suka fito daga kowane ɓangaren na al’ummar Arewa, sun ce bayyana matsayin Atiku a kan Kanu ya fallasa shi a matsayin Yahudu a cikin amintattun ‘yan Arewa waɗanda dole ne a guje su kuma a yi watsi da su gaba ɗaya a zaɓe mai zuwa.Da yake jawabi bayan taron, shugaban ƙungiyar, Adamu Abubakar Mafindi, ya yi mamakin sanin wayewar duk wanda ke da muradin jagorantar al’ummar da ke tunanin ‘yantar da jama’a ba tare da shari’a ba, wanda shi ne ya kitsa kashe-kashe da korar ‘yan Arewacin Najeriya da ba su ji ba, ba su gani ba, ya lalata musu dukiyoyi, da muhallansu. iyalansu, sun tada kai hari kan jami'an tsaro da kadarorin tsaron kasa, tare da ayyana kasa mai cin gashin kanta a cikin jihar ta Najeriya.“Da wannan ra’ayi na nuna kyama, rashin nuna halin ko-in-kula da rashin jin dadi ga daruruwan iyalan da suka rasa rayukansu, dubban yara marayu da matan da suka rasu ba tare da wani laifi ba face ’yan Arewa, ya kamata Atiku ya san cewa ya ci wa Arewa kunya, kuma bai kamata ya yi tsammanin goyon bayan al’ummar Arewa ba Arewa mai zaɓe”.“Bugu da ƙari, yayin da duk shugabanni na gaskiya da na gaskiya ke tofa albarkacin bakinsu dangane da tabarbarewar tattalin arziƙin da ‘yan Nijeriya ke fama da su, Atiku, a makahonce yaje, ya ci amanar ƙiyayya mai tsanani da rashin damuwa da halin da talakawan Arewa ke ciki da kuma halin da talakawan Arewa suke ciki. Nijeriya gabaɗaya, waɗanda a halin yanzu suna cikin mawuyacin hali na munanan manufofin, rashin mutuntaka, tattalin arziki da kuɗi”."A kan haka muke cewa da kyar Atiku da abokan aikinsa sun kashe barci kuma su sa ran ba za su sake yin barci ba, ya kamata Arewa kuma ta yi watsi da shi da sauran maciya amana a zabe." Inji su.

LABARAI DA DUMI-DUMIAƙalla mutum 2,300 aka tabbatar sun rasu a Turkiyya da Syria..ReutersCopyright: ReutersAdadin mutanen da suka rasu a Turkiyya ya ƙaru sakamakon girgizar ƙasar da aka yi a yau inda adadin ya kai 1,498, kamaryadda hukumar kare afkuwar bala'i ta ƙasar ta bayyana.Idan aka haɗa jumulla da na girgizar ƙasar da aka yi da asubahi da kuma wadda aka yi da hantsi adadin ya kai 2,300, bayan an sake tabbatar da mutuwar mutum 810 a Syria, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na AFP ya bayyana.Ƙasashe da dama a faɗin duniya dai suna ta jajantawa ƙasashen Turkiyya da Syria tare da yi musu tayin bayar da agaji

LABARAI DA DUMI-DUMI Aƙalla mutum 2,300 aka tabbatar sun rasu a  Reuters Copyright: Reuters Adadin mutanen da suka rasu a Turkiyya ya ƙaru sakamakon girgizar ƙasar da aka yi a yau inda adadin ya kai 1,498, kamaryadda hukumar kare afkuwar bala'i ta ƙasar ta bayyana. Idan aka haɗa jumulla da na girgizar ƙasar da aka yi da asubahi da kuma wadda aka yi da hantsi adadin ya kai 2,300, bayan an sake tabbatar da mutuwar mutum 810 a Syria, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na AFP ya bayyana. Ƙasashe da dama a faɗin duniya dai suna ta jajantawa ƙasashen Turkiyya da Syria tare da yi musu tayin bayar da agaji

Kalli yadda yaran hausawa suke lalata mata da Maza wannan abu ya zama ruwan

Kalli yadda  yaran hausawa suke lalata mata da Maza wannan abu ya zama ruwan dare yaran hausawa sun bar Al adar hausawa sun koma amfani da dabi ar turawa wai idan za ayi biki baza ai majalasi ba sai dai a dakko dije ana rawa ana lalata da mata Kuma mutanen unguwa bazasu iya hanawa abin Yanata Kara tabarbarewa ya Allah ya kawo daukin gaggawa